Posts

Showing posts with the label "Hausa ""labarai "

Aminu dantata yarasu

  Yau 27/6/2025 antashi dawani alhini a jihar kano, na rasuwar fitaccen dan kasuwa na Africa koma ace duniya ,wato Alhaji Aminu Alhasan Dan Tata yarasu yana da chasain da hudu a kasar Dubai chan ya rasu amma kamar yadda bayanai suka nuna ance madina za'a kaishi chan za'a binne shi , nan kuma gida Kano ayimasa sallar ga'ib wanda hakan ya halatta a addinin musulinci, inda manyan baki zasu hadu suyimasa sallah ciki harda gwammnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, da sauran manyan mutane Ciki da wajen jihar suka halitta. Yamutu ya bar yara kimanin goma sha takwas Allah ya jikansa da rahama ya gafarta masa amin.   Ga kadan daga tarihin sa. Shi dai Alhaji Aminu Alasan Dan Tata da ga Alhaji Alhasan Dan Tata yayi makarantar firamare a unguwarsu wato Koki ,kuma yataba rike mukamin kwamishina ,fan kasuwane masha huri yan da kamfanoni yana da dama ya mallaki kadarori ciki da wajen jihar kano ,har da kasashen waje ma ,yana da gidje  Allah yabashi dukiya mai din bin yawa kuma yana anfani ...

Nigeria a yau

   Yan wasan da suka wakilci jihar Kano a wsanin da aka fafata a enugu a hanyarsu ta dawowa Kano suka gamu da hadarin  mota  inda mutum 22 suka. Mutu , inda wasu kuma suka jikkata ,suna karbar magani a asibiti suna samun, kulawa ta musamman wanda suka  mutu kuma akayi janaizarsu kamar yadda addini ya tanadar  ,tuni gwamnan kano Abba Kabir Yusuf, ya jajantawa jama'ar Kano inda ya mika gaisuwarsa ga jama ar jihar kano da kuma iyalan wanda suka mutu yakuma ci alwashin daukar nauyin maganin wanda suka jikkata Allah ya kiyaye afkuwar hakan nan gaba, itama fadar shugaban kasa ta mika gaisuwar ta ga gwamnati da alummar Kano da kasa baki daya.   Allah ya kyauta ya kiyaye afkuwar haka nan gaba.     Anata hada hadar kwaso dabbobi daga guri zuwa guri, amma akwai wani abu da na lura dashi masu kai dabbobin suna gwada musu rashin imani suna labtarsu baji ba gani abin tambaya anan shine wai babu hukuma mai kula da hakkin dabbobine ? Inakwai to ya...