YAR MALAM EPISODE 2. hsusa film analysis
A cigaba da shirn Yar Malam wasan hausa na Yar Malam, Bayan Ladidi ta fito daga gidan M Idi, shi Kuma Dogo dan gidan Malam Idi yatare hanya Wai zaimata wulakanci itako tana ta addu'a taki tsayawa kwatsam Sai gawani bawan Allah ya kawomata dauki ya doke Dogo ya Fadi kasa tum yaduba yaga Wani saurayi tsaye Kansas ya daka Masa stawa yace me yahadashi da ita yace kanwarsace ,shi Kuma yace to ya zaka ci zalinta ya koreshi ya tafi .
Sai yatambayeta cewa meyahadaki dashi nan tabashi labarinta yako tausaya mata Har yabata kyautar naira Dari biyar ta tafi gida, Shima ya tafi.
Ta Isa gida tana mamanta labarin abinda ya faru, uwar tace Daman abinda make gudu Kenan kiga yafaru saboda naga take taken m Idi zai iya aikata abinda yafi haka Allah yabamu nasara akan wannan lamari Ladidi tace amin Maman tace take ta siyomusu kwaki da wannan kudi da aka bata ta tashi ta tafi.
Soja ya shigo gari yanufi gidan M Nomau don yaduba shi suka hadu da m Idi, M Idi ya Bashi labarin cewa Nomau ya rasu Soja yayi mamaki da Jin haka yace yanzu nashigo gari kai Allah ya jikansa, M Idi yace to bawanna ba Ina gonaki na gunka da kake kula dasu na Nomau Ina so ka kawo munsu domin yanzu komai Yana hannuna zan tattara su don rabawa magada, Soja yace to zan kawosu to amma abari a dan samu lokaci mana Idi yace a'a gobe nake sonsu Bana son jira.
Ashe Shima Soja mugun kansane Shima da yaga tafadi gasassa so yake ya cinye duk abinda yake hannunsa na Malam Nomau Shima yanzu Yana farin ciki da wannan rasuwa, Allah ya kyauta kowa mugun kansane anaso a chuci marainiya.
Shikenan soia yacigaba da yin yandabarunsa na ganin ya mallaki dukiyar Ladidi ta kowace hanya sai yafara nuna cewa shi yana tare dasu yana goyon bayansu ta hanyar basu dan abin batarwa yana nuna musu soyayya amma ta karya, ana haka shi kuma M Idi bai yadda da yadda Soja ya ke mu'amala dasuba sai ya rika nuna masa fa hakan bazata yiwuba, domin bashi da wata alaka dasu shi kawai yaron baban Ladidi ne don haka yadena rabar su, shikuma Soja yace bazaiyiwuba, M Idi soyake ya dana shiga lamarin su don yaji dadin mallake musu komai, haka suka ci gaba da fafatawa kowa yana so yayi nasara.
Hakadai akacigaba da nuwa juna yatsa, sai Malam Idi ya garzaya gun mai gari don ya kai karar Soja, bayan yagayawa mai Gari, sai mai gari yace aiko bai isaba domin garin nawane in yakawo wani wargi sai in koreshi. Aiko sai ga Soja ya danno tun daga nesa ya hango M, Idi ya ko zuba masa harara, ya karaso yazauna gaban mai gari ya kwashi gaisuwa, Maigari yadaka masa harara, yace kai soja kafita daga idona in rufe ta inda yake shiga batanan yake fitaba ,shidai Soja yayi shiru baice komaiba domin yasan wanda yakawo kararsa da mai gari yagama, sai Soja yace, ai! maigari ni adanamusu dukiyarsu zanyi shikuma wannan mutumin yana nema ya danne musu, maigari yayj farat ,yace to ina ruwanka waye kai agunsu cene nake kai kawai yaron baban Ladidi ne, ko kai dan uwansu ne najini, Soja yace ba daya kayi hakuri maigari zan kawo abinda ke hannuna ba tare da bata lokaci ba, ba komai, yatashi ya tafi abinsa ,a zuciyarsa yace basai kun ganniba naga yadda zakuyi ku karba badai suna hannunaba mugaye kun hada kai zaku cuci marayu muje zuwa muna fukai.
Shiri yacigaba da tafiya babu kakkautawa a chan channel dinmu wato nishadisport mungode da ziyartar tashar tamu fa kuma wannan shafi namu.
Na gode!
By Sadikyusuf
http//: nishadisport.blogspot.com
Sadiku854@gmail.com
Comments
Post a Comment