Posts

Showing posts with the label nishadisport

Burinsa ya cika

   Salamu alaikum waraha matullahi ta'ala wabaraka tihu,  Sunana Sadiku yusuf , acikin sharhin namu na yau zakuji abinda ke faruwa musamman dan gane da binne Alhaji Alhasan Dan Tata a birnin madina , Kano ta hada wata tawaga mai karfi don halattar binne marigayin a madina, Wanda sun hada da sarkin Kano Muhammadu Sunusi na biyu ,da gwamnan kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf da manyan jiga jigan gwamnati, kuma harda Sarkin kano na sha biyar Alhaji Aminu Ado Bayero, shima anasa bangaren ya halicci ja na'izar, hukumar saudiyya ta amince da abinne marigayin wanda yai dai dai da wasiyyar da ya bari ,Allah ya cika masa burinsa na tabbata a kushewa madina.  A wani labarin kuma anyiwa iyalan wanda suka rasa ransu  a hadarin mota su kimanin ashirin da biyar ,wato yan wasan da suka wakilci jihar Kano a kakar wasanni ta bana a hanyarsu ta dawowa bayan an kammala wasan ,iyalansu sun samu ta gomashi daga gwammnatin tarayya da ta jiha da kuma dai dai kun mutane ciki har da yan maja...