Ladidi ta samu mai taimaka mata

   cigaba da shirn Yar Malam na nishadisport wadda take a YouTube channel zakuga yanda Allah ya kawowa Ladidi dauki saurayinnan da ya kwaceta gurin dogo,yafadawa babansa yanda ya taimako Ladidi gun Dogo babannasa wato Malam yayimurna da Jin haka yace Kuma yacigaba da taimakawa Ladidi har aga abin da zai biyo baya shiko Sani yaji dadin hadin kan da Malam ya bashi yayi godiya ya tashi , mahaifiyarsa itama tayi addu'a tasamun Kariya gun ubangiji. Su Ladidi da babarta sun shiga tsaka mai wuya na tashin abinci har takai Sai sunyi roko suke iya samun abinda zasuci.


   A waje guda kuma akwai Munzali wato gurgu yana matukar san Ladidi amma ita bata sanasa Yana kokarin ganin ya bata taimako amma Sai taki karba it's bata sansa yanata fama da ita amma taki aminta. Sani yazo neman gidansu Ladidi amma bai samuba duk Wanda ya tambaya sai yace bai saniba Har yahadu da wata mata kamr ta fadamasa amma daga bisani tace batasaniba haka yahakura yakoma gida.


   Wannan wace irin rayuwace mutane Basa tai mako ko kuma tsorone sun San abu amma suce basu saniba Kuma marainiyar Allah akeso atemaka amma suna kaucewa sun manta kowa ya taimaki Wani Allah zai taimakeshi. Ga shi Kuma gari na musulmai ba na kafiraiba jama'a mugyara don hakan ba kyau. 


     Acigaba da wannan Shiri da yake zuwa muku a YouTube channel namu wato nishadisport,zakuga yadda Sani yake fafutikar taimakon Ladidi amma ita Kuma kanwarsa tace ita lallai Sani son Ladidi yake ba taimakonba ,shikuma Yanu na mata cewa wannan shine abinda baba wato Malam  yace a temakamata shi Isa kika Ga na dage inataso inshiga lamarinta. Kanwar Sani tace to allh ya temaka ya Kuma bada sa'a amin.
  
Amman dai ni amatsayina na mace gani nake kawai sonta kake saboda in banda soyayya ba abinda zaisa kashiga wani lamari wanda bai shafekaba kuma mai hadari tunda akwai yan Sara suka cikin lamatin, Sanai ya harareta, yace sai kiyi tunda kin kasa fahimta .
 
Acigaba da ganin ya temaka wa Ladidi ya cigaba da ziyartar un guwarsu yana nemanta fomin kuwa yayi wani mafarki ana cin zalinta Dogo da Magatakarda, da yaransusuka tare hanya wai Ladidi sai ta shanye ruwan da ta debo wanda kuma ruwan su ta debowa amma suka tareta wai sai ta shanye, ana cikin haka sai ga Sani yazo ya taremata fuk dai acikin mafarkin yayi musu duka ya koresu
Suka tafi shiko ya rakata gida, ya farka daga mafarki aiko 
Yace baiga tazamaba ya bazama nemanta ya isa to amma
wani abin mamaki da ya isa unguwar duk wanda ya tambaya sai yace masa bai saniba har yagaji ya koma gida
Kullum haka a neman nata ne har ya hadu da wani mahaukaci shima wai zai tambayeshi ,shi bai san mahaukaci bane yako taso masa shi kuma sani ya buga shi da kasa mahaukaci ya ranta ana kare fuk madokin nasa to daga nannefa mahaukaci yake tsoran Sani duk inda suka hadu sai ya ruga da gudu yaki tsayawa kuma gashi yan gari duk tsoransa suke.
         MAHAUKACI 
    Yo haka dai shiri yacigaba da tafiya anata fafatawa a tashar tamu wato nishadisport a YouTube muna godewa masu bibiyarmu ta kowane shafi Facebook, tik tok,x,blogs
Nagode naku akoda yaushe .
   Sadikyusuf 07082643256
 http//: nishadisport.blogspot.com

Comments

Popular posts from this blog

YAR MALAM SEASON 1 EPISODE 1 review

Burinsa ya cika

Nigeria a yau