za'a binne Aminu Dan Tata a Madina
Gwamnatin saudiyya ta amince a binne marigayi Dr Aminu Alhasan Dan Tata, a gobe litinin in Allah ya kaimu,
acewar sakatarensa Alhaji Mustafa ya baiyana hakane a shafinsa na facebook, yace gobe za'a ai janaizarsa in sha Allah a brnin madina. za'a daukoshi daga Abu Dabi hadaddiyar daular larabawa ,Hakan yasamo saline saboda bashi da wani buri shi Aminu Alhasan Dan Tata, da ya wuce a binneshi a madina shi isa iyalansa sukai duk mai yiwuwa na ganin hakan ta kasance gasahi ko Allah ya nufa,sukuma jama'ar Kano suka gudanar da sallah a gida
a masallacin Aliyu bn Abi Talib kar kashin jagoranci shek Ibrahim Khalil inda manyan mutane suka halatta Allah yajikansa da rahama amin,
Anyi babban rashi to amma kullu nafsin zaika till matt.
A wani labarin kuma gwammnatin Alhaji Abba Kabir Yusuf ta baro aiyukan gyaran wasu daga cikin titunan jihar kano, kimain goma shatakwas a cikin birni da kewaye anata aiyukan wasu sunyi nisa a aikin wasu kuma ansoma , to amma mutane suna kukan cewa wani gurin anyi watsi da aikin inda suke fargabar ambaliyar ruwa don ganin damina tana dada kan kama hakan yasaka mutane suke kira ga gwammnatin jihar ta tasa kaimi wajen kammala aiyukan saboda gujewa asara, mazauna titan zangeru suma suna far gaba da saukar ruwa domin ko kaka akai ruwa sai ya lalatamusu kaya inji mazauna yankin sukace ruwa ko na mini palatine akayi to sai ya bata musu kaya saboda rashin hanyar ruwa ,suna kira ga gwammnati da ta cetosu daga wannan ambaliyar da take damunsu ,kuma take tinkarowa .
Masu sharhi kan al'amuran yau da kullum suma suna ganin gwammnatin Abba Kabir Yusuf, tayi abin azo agani wajen yashe magudanan ruwa da kuma sabunta wasu kamar na sha taletalen gidan Baban Gwari, yanzu haka aiki yayi nisa anachan anayi da kuma titain Yahaya Gusau shima ana ta kokari .Sai dai sunyi kira da gwamnati ta kara kaimi wajen Kammala aiyukan cikin lokaci ko asamu wanda abin ya shafa, su samu su huta da barazanar ruwa.
Anata bangaren ita kuma gwammnati tana kira ga jama'ar gari da sudena zubar da shara barkatai a cikin magu danan Ruwa wanda hakan shine makasudin da yasa hanyoyin ruwa suke toshewa har asamu ambaliyar ruwa mutane suyi asarar mahallansu ,wani lokacinma har arasa rai kamar yadda yake faruwa a wasu sassa na birnin Kano.kuma gwamnati tana kira ga jama'ar Kano insunyi aikin gayya su dena zuba shara kan tituna shima hakan yana haddasa ambaliyar ruwa da kuma bata muhalli anakira ga jama'a su rika sanar da hukuma in sunyi aikin gayya azo a kwashe domin in basu sanaraba gwamnati bazata saniba domin alumma sune idon gwamnati, idan kunne yaji jiki ya tsira, Allah yasa mutane su gane su guji duk wani abu da ba'aso amin.
Inji wani sadik yanacewa muna godiya da abin da gwammnati take gudanarwa amma inafata gwamnati ta cika alkawarin da ta daukar wa mutane lnjishi.
Mawallafi sadik yusuf , Mungode za'a iya tun tubarmu ta imel dinmu kamar haka sadiku854@gmail.com.
Ko kuma a manhajar was'af kamar haka 08148166212
Na Gode.
Comments
Post a Comment