Posts

Showing posts with the label siyasa

LABARAN MAKO

Image
  GABATARWA  Salamu alaikum barkanmu da sake saduwa a wannan shafi namu mai kawo muku labarai, da al'amura na yau da kullum, wato nishadisport nine naku Sadik Yusuf har kullum da  fatan kuna lafiya. Kwamishina ya aje mukaminsa  Ga sharhin labaran dallah-dallah. Kwamishinan sufiri na jihar kano Ibrahim Namadi, ya ajiye mukaminsa na kwamishina bisa radin kansa acewarsa.inda yake cewa:  "na aje mikamina na kwamishinan sufiri, saboda na kare kima, da martabar Gwamnatin jiha kar kashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf, saboda abin da yafaru dan gane da belin wanda ake tuhuma da aikata lefin safarar miyagun kwayoyi.  "hakan ta farune saboda banyi cikakken bincikeba, na karbe shi saboda haka na ga ya dace da nayi murabus, kuma na bawa al'ummar jihar kano hakuri  da gwammnati, da yan jam"iya bisa abinda yafaru."  "Ina mika godiyata ga gwamna, saboda damar da yabani ta hidimtawa al'ummar jihar kano na gode." Kuma ya kara da cewa "na yi farinciki ...

Gwamna ya samu hadarin Mota ya tsallake rijiya da baya

Image
     GABATARWA   Salamu alaikum barkanmu da sake saduwa a wannan shafi namu mai kawo muku sharhin abinda ke faruwa a sassan Nigeria nine naku Sadik Yusuf.   Gwamnan Katsina Umar Dikko Radda ya gamu da hadari. A ranar Lahadine wani lamari da ba'a saba ganiba a Nigeria ya afku wato ace Gwamna mai ci yayi hadari. Wato Gwamnan Katsina Umar Dikko Radda, yayi hadarin mota a hanyarsa da yataho daga Daura zuwa katsina.inda wani dreban Golf yayi aron hannu. Shi ya haddasa hadarin.  Hakan na faruwa, nan da nan aka garzaya dasu asibiti dake Daura. Aka duba lafiyar su, su uku ne acikin Motar. Inda daga bisani kuma aka garzaya dasu asibitin tarayya na jihar Katsina.                   Umar Dikko Radda  Daraktan yada labarai na Gwamnan Katsina Maiwada Dan Malam yatabbatarwa manaima labarai lamari, inda yake cewa. "bayan abin yafaru. Aka kaisu wani asibiti dake Daura,aka basu taimakon gaggawa, inda daga bis...

Anrage farashin mai

Image
          GABATARWA    Assalamu alaikum masu binmu a wannan shafi namu mai Suna.  nishadisport.blogspot.com barku da sake haduwa damu har kullum ni ne naku "Sadik Yusuf" ga abinda yake wakana a wannan rana ta Talata 1/7/2025,kamar haka.    MATATAR MAI TA DANGOTE TA SANAR DA RAGE FARASHIN MAI  Matatar mai ta dangote,  ta sanar da rage farashin mai daga Naira dari takwas da tamanin, zuwa naira Dari takwas da arba'in, a gidajen mai na yan kasuwa, mu samman ma gidajen dake da alaka da Dan Gote kamar irin su (M R S) da sauransu.  Hakan ya biyo bayan tsayar da yaki tsakanin Isra'ila da Iran, wanda tun a farko yakin ne ya jawo tashin man, kuma yanzu da yakin ya dakata farashin ya sauka, har mutane sun fara cece-kuce  kan karin man.  Har gidajen man sun fara rufewa da jin labarin tashin man fetir din. To abin jira agani dai yanzu raguwar farashin ya fara aiki nan danan, kar yan kasuwar man suyi  abin da suka saba, s...