Posts

Showing posts with the label Hausa

DUKAN DUHU- KASHI NA 3

  GABATARWA Salamu alaikum masoya wannan dandali namu, na nishadisport. Wanda muke kawo muku dadadan labarai, na kasa, da kuma labarin fina-finai wanda muke juyasu izuwa bidiyo, a manhajar youtube mai suna ( nishadisport). Daga Sadik Yusuf, wanda shine yake kokarin yi muku, wannan ✍️ rubutu da fatan kuna gamsuwa, na gode!. Ga cigaban labarin Dukan Duhu na 3  SALE DAURE A WANI KANGO  Bayan yaran alhaji sun kamo Sale, sun daure shi a cikin wani gini wanda ba'a karasaba, yana daure bai san inda kansa yakeba. Kawai sai suka zuba masa ruwa, ya farka firgigit. Sai yaga alhaji tsaye da yaransa sun hada rai kamar saci babu, sai alhaji ya kece da dariya irin ta mugunta, ya kalli Sale yai shiru bai ce komaiba. Sale ya kallesu daya bayan daya ya sunkuyar da kansa kasa, Alhaji ya zuba masa na mujiya, sai ya kada baki yace: Alhaji:  "Malam Salele mai liki,  yanzu gaka a hannuna, naima tayin kudi, kaki karba. Kace ko za'a tsireka jininka ya dige kasa, bazaka sayarmana da soya...

A CHUCI MATA kashi na biyu

Image
    GABATARWA  Salamu alaikum masoya wannan dandali namu wato nishadisport. Muke muku barka da wannan lokaci zamu cigaba da kawomuku labarin "A chuchi Mata" kashi na biyu, wanda yake kirkirarren labarine ba da kowa akeba. Da fatan za ku biyomu kuga yanda zata kaya.                               Hoton faster Achuci mata  FATIMA NA BA UMMAN TA LABARI TSAKANINTA DA SAURAYINTA  Fatima ta isa gida ta shaidawa babarta abinda ya gudana tsakanin ta da saurayin da ta yiwa tsiya, tqi watsi da shi.  umman tata tace: "Ai haka yafi, yaje ya karata matsiyaci kawai." Suka tafa da maman tata suna shewa.   Boss yazo gun Fatima Boss me badda kama, yazo ya tabbatar wa da Fati cewa auranta  zaiyi, ta amince dashi, sukai sallama ya tafi, itama ta shiga gida ta gayawa ummanta yanda sukai. Fati tace: "wannan mutumin da yazo wai cewa yayi zai aureni".sai  Umman tata:tace " haka yace?....