Posts

SADIK YUSUF

      Ni sunana Sadik Yusuf Garba. Wanda aka haifeshi a unguwar Jakara,Tudun makera wadda take a birning Kano a karamar hukumar Dala, a shekara ta 1974 nayi karatun alkur'ani nayi na islamiyya, nayi karatun Boko tun daga tushe daga primary har zuwa sakandire, nayi aure Ina Dan shekara 25 Ina gidan kaina inada ya'ya 4 uku Maza mace daya.      Yanzu haka Ina harkokin kasuwanci Ina saida bakin mai a unguwar Goron Dutse hanyar gidan gyaranhali dake kan hanyar Kansakali kai gama.         Nashiga harkokin motsajiki Har matakin Bakar damara a wasan kareti ,dagahaka Kuma muka shiga harkokin shirn fina finan hausa tun a shekara 25 baya da tagabata Muna shiryawa Muna kaiwa kasuwa,Kuma yanzu haka Muna yin Shiri mai dogon zango akan manhajar youtube tashar tamu sunanta Nishadisport ,sunan Shirin da Mike gudanarwa shine Yar Malam . Bayan haka Kuma muna yin harkar motsa jiki kamar wasan kareti da Kuma tsalle tsalle.    Har ila yau ana kiranm...