Posts

Showing posts from 2024

Malam Idi ya aiko ladidi ta koma gidansa

Image
    Ladidi tayi tagumi.   Salam alaikum masu sauraronmu Muna chigaba da kawomuku sharhi kan shirin YAR MALAM Wanda yake kawo muku shine sadiku Yusuf Goron Dutse Kano State.Ladidi tana zaune tana tinanin rasuwar uwarta kwatsam saiga Inna mahaifiyar Dogo tashigo tayi sallama Sai taga Ladidi zaune tana kuka kan kujera, tanaganin inna Sai ta taso ta rungumeta tana kuka inna tacigaba da bata hakuri Ladidi tace ai inna sun kasheta sun huta, inna tace wa ya fada Miki haka a to waye zai ce basubane tunda nan suke kokarin bata guba tasha Amma bata shaba Allah ya kareta to yanzu gashi sun kasheta, Inna ta ce kidena fadin haka tunda bawata hujja kiyi hakuri yanzuma Malam ne yace in sanar dake ki koma gidansa da zama, Ladidi tace haba inna Taya zankoma gidansa anan ma Yana cika da halinsu bare Kuma na koma gidansa ,inna tace bakomai tunda kin rike Allah komai zai wuce in Allah yaso.    Ladidi taji abin kamar daga Sama Kamar an aikomata da mutuwa yaya take rayuwa a wani ...

SADIK YUSUF

      Ni sunana Sadik Yusuf Garba. Wanda aka haifeshi a unguwar Jakara,Tudun makera wadda take a birning Kano a karamar hukumar Dala, a shekara ta 1974 nayi karatun alkur'ani nayi na islamiyya, nayi karatun Boko tun daga tushe daga primary har zuwa sakandire, nayi aure Ina Dan shekara 25 Ina gidan kaina inada ya'ya 4 uku Maza mace daya.      Yanzu haka Ina harkokin kasuwanci Ina saida bakin mai a unguwar Goron Dutse hanyar gidan gyaranhali dake kan hanyar Kansakali kai gama.         Nashiga harkokin motsajiki Har matakin Bakar damara a wasan kareti ,dagahaka Kuma muka shiga harkokin shirn fina finan hausa tun a shekara 25 baya da tagabata Muna shiryawa Muna kaiwa kasuwa,Kuma yanzu haka Muna yin Shiri mai dogon zango akan manhajar youtube tashar tamu sunanta Nishadisport ,sunan Shirin da Mike gudanarwa shine Yar Malam . Bayan haka Kuma muna yin harkar motsa jiki kamar wasan kareti da Kuma tsalle tsalle.    Har ila yau ana kiranm...